Skip to content
Wed, Nov 5, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Category: Rahoto

Iyali na zargin rashin kulawar jami’an asibitin Aminu Kano ya sa ‘yar Uwar su ta mutu bayan ta haihu.
Labarai, Labarai, Rahoto

Iyali na zargin rashin kulawar jami’an asibitin Aminu Kano ya sa ‘yar Uwar su ta mutu bayan ta haihu.

EditorJune 24, 2025

Iyalan wata mata da ta rasu bayan ta haihu a asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH) sun zargi cibiyar da…

Shugaban Karamar Hukumar Katagum Ya Raba Kayan Tallafi Don Dogaro Da Kai
Labarai, Labarai, Rahoto

Shugaban Karamar Hukumar Katagum Ya Raba Kayan Tallafi Don Dogaro Da Kai

EditorMay 15, 2025May 15, 2025

Daga Idris Ibrahim Azare 13/5/2025 shugaban ƙaramar hukumar katagum, Hon. Yusuf Babayo Zaki ya ƙaddamar da shirin rabon tallafi na…

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi…

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali
Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da…

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano
Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake…

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa
Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan…

Abin da ya sa Ridha Clinic ya zama inuwar kowa
Rahoto

Abin da ya sa Ridha Clinic ya zama inuwar kowa

EditorDecember 22, 2023

Daga Muhammad Idrees Cikin burin wannan Harka akwai samar da wasu abubuwa da za su amfani al’umma da rage musu…

Minista na so masu sana’ar talla a kafafen labarai su faɗakar da jama’a kan shirye-shiryen tattalin arziki da Tinubu ya kawo
Rahoto

Minista na so masu sana’ar talla a kafafen labarai su faɗakar da jama’a kan shirye-shiryen tattalin arziki da Tinubu ya kawo

ALMIZANDecember 9, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Kasafin 2024 ya bada fifiko ne wajen jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Idris
Rahoto

Kasafin 2024 ya bada fifiko ne wajen jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Idris

ALMIZANDecember 4, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

Gwamnatin Tinubu za ta dawo wa NTA da FRCN da martabar su – Minista
Labarai, Rahoto

Gwamnatin Tinubu za ta dawo wa NTA da FRCN da martabar su – Minista

ALMIZANDecember 3, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, tare da Darakta-Janar na FRCN, Dakta Mohammed Bulama, da Darakta-Janar …

Posts navigation

Older posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

CBN YA YUNƘURO: Naira ta hana Dalar Amurka numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

EditorNovember 2, 2025

Ashafa Murnai Naira ta ci kasuwar ƙarshen watan Oktoba tare da samun galabar Naira 15.33 kan Dalar Amurka, a ranar 31 ga Oktoba. Naira ta samu wannan tagomashin na Naira 15.33 a ranar Juma'a kan Dala a kasuwar 'yan canji da kuma Hada-hadar Musayar Kuɗaɗe…

Labarai

CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai Dala biliyan 1.259, domin su shigo da fetur daga waje

EditorNovember 2, 2025

Ashafa Murnai Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ƙaryata wani bauɗaɗɗen rahoton da aka ce ya sayar wa manyan dillalan mai har Dalar Amurka biliyan 1.259, domin su shigo da fetur da dangogin sa daga waje. Cikin wata sanarwar da Kakakin Yaɗa Labarai ta CBN, kuma…

Labarai

Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa

EditorNovember 2, 2025

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta karyata kalaman Shugaban Amurka, Donald J. Trump, da ya yi ikirarin cewa ana kashe Kiristoci da yawa a Najeriya, tare da kira da a sanya kasar cikin jerin kasashen da ke take hakkin addini. A cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin…

Labarai

Tinubu ya umarci sabbin hafsoshin tsaro su zama masu hazaƙa wajen yaƙar ta’addanci da barazanar tsaro

EditorOctober 31, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bukaci sabbin hafsoshin tsaro da ya nada su kasance masu samar da sabbin dabaru da jajircewa wajen tinkarar ta’addanci da barazanar tsaro da ke addabar kasar. Shugaban ya bayyana hakan ne a lokacin da yake karrama sabbin hafsoshin tsaro…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai Dala biliyan 1.259, domin su shigo da fetur daga waje

EditorNovember 2, 2025

Ashafa Murnai Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ƙaryata wani bauɗaɗɗen rahoton da aka ce ya sayar wa manyan dillalan mai har Dalar Amurka biliyan 1.259, domin su shigo da fetur da dangogin sa daga waje.…

2
Labarai

Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa

EditorNovember 2, 2025

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta karyata kalaman Shugaban Amurka, Donald J. Trump, da ya yi ikirarin cewa ana kashe Kiristoci da yawa a Najeriya, tare da kira da a sanya kasar cikin jerin kasashen da ke…

3
Labarai

Tinubu ya umarci sabbin hafsoshin tsaro su zama masu hazaƙa wajen yaƙar ta’addanci da barazanar tsaro

EditorOctober 31, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bukaci sabbin hafsoshin tsaro da ya nada su kasance masu samar da sabbin dabaru da jajircewa wajen tinkarar ta’addanci da barazanar tsaro da ke addabar kasar. Shugaban ya bayyana…

4
Labarai

SABUNTA BIRANE: An Samu Ragin Haɗurra a Zamfara Cikin Shekara Guda – FRSC

EditorOctober 30, 2025

Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta bayyana cewa adadin haɗurran mota a jihar Zamfara ya ragu da kashi 6 cikin 100 idan aka kwatanta da shekarar 2024, sakamakon aiwatar da sabbin manufofin tsare-tsare da…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • HIKIMAR SHIGO DA ABINCI DAGA WAJE: Yadda Tinubu ya magance tsadar abinci, ba tare da samun cikas ga Shirin Farfaɗo da Noma a Nijeriya ba
  • SHIRIN ƘARFAFA JARIN BANKUNA: CBN ya shawarci bankunan da ba su da ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
  • CBN YA YUNƘURO: Naira ta hana Dalar Amurka numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
  • CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai Dala biliyan 1.259, domin su shigo da fetur daga waje
  • Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.