Skip to content
February 21, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
February 2026
M T W T F S S
 1
2345678
9101112131415
16171819202122
232425262728  
« Jan    
  • Home
  • Neja

Tag: Neja

  • Labarai

Ba da yawu na Sa’idu Enagi ya yi rubutu kan siyasar Neja ba, kuma na dakatar da shi – Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 month ago03 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa ba da yawun sa wani hadimin sa mai suna Sa’idu Enagi ya yi wani rubutu kan siyasar Jihar Neja ba. Shi dai Enagi, ya wallafa sharhin ne a kafafen yaɗa labarai da taken “Malagi 2027”, inda ya yi wani hasashe kan wasu…

Read More
  • Labarai

Ambaliyar Jebba Dam ta lalata gonaki hekta 1,094 da ke jihar Neja – Hukumar NEMA

Editor1 year ago02 mins

Daga Abubakar Musa Ambaliyar ruwa daga Jebba Dam ta lalata gonaki 1,094 a al’ummu 32, inda hakan ya shafi manona 544 a karamar hukumar Mokwa da ke jihar Neja. Kamar yadda Sahara Reporters ta ruwaito, ambaliyar wadda ta faru ta shanye tare da lalata gonakin noman rani na shinkafa da ke bakin Rafin Neja wanda…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.