Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai gana da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki kan bashin da ake bin bangaren wutar lantarki na Naira tiriliyan 4

Wata sanarwa da mai bada shawara na musamman kan harkokin sadarwa da hulda da jama’a na ministan makamashi Adebayo Adelabu, wato Bolaji Tunji ya fitar a ranar Lahadin, ta ce gwamnatin tarayya ta sha alwashin yin gaggawar magance basussukan, biyo bayan wata tattaunawa da aka yi tsakanin Adelabu da shugabannin kamfanonin samar da wutar lantarki…

Read More

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima Ya Jagoranci Masu Tarbar Tsoho da Sabon Gwamnan Jihar Delta Zuwa APC

A wani Gangami na dubban jamaa,Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya wakilci Shugaba Bola Ahmed Tinubu wajen tarbar gwamna Sheriff Francis Oborevwori na jihar Delta da tsohon gwamna Ifeanyi Okowa da magoya bayansu wadanda suka yi ƙaura daga jam’iyyar PDP zuwa APC. A jawabinsa na maraba, Shettima ya bayyana cewa daga yanzu, sabbin mambobin halatattun…

Read More