Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Tinubu
  • Page 34

Tag: Tinubu

  • Labarai

Ministan Yaɗa Labarai ya rattaba hannu kan yarjejeniyar aiki tuƙuru tare da shugabannin hukumomi

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya rattaba hannu kan yarjejeniyar yin aiki tuƙuru tare da shugabannin hukumomi da ƙungiyoyin da ke ƙarƙashin ma’aikatar sa. Ministan ya umarce su da su yi aiki wurjanjan domin yaɗa bayanai kan nasarorin Shirin Sabunta Fata na Shugaban Ƙasa Bola Tinubu. Idris ya bayyana haka…

Read More
  • Labarai

Shirin 3MTT na Tinubu zai samar wa matasa miliyan uku aikin yi, inji Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago04 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta shirya tsaf don samar da ayyukan yi miliyan uku ga matasan Nijeriya ta hanyar Shirin 3MTT. Ministan ya bayyana hakan ne a Abuja ranar Litinin a Taron Matasa ‘Yan Sandan Nijeriya mai taken “Inganta Ƙimar Matasan Nijeriya don Tsaron…

Read More
  • Labarai

Tinubu shugaba ne mai son cigaba da kuma kishin talakawa, inji Idris

Editor1 year ago03 mins

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shugaba ne mai son kawo cigaba wanda ya tabbatar da jajircewar sa ga al’umma ta hanyar sabunta fata tagari a tsarin ƙananan hukumomi wanda shi ne mafi kusa da talakawa. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a lokacin da shi da…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu tana ƙoƙarin gyara kurakuran baya, ba jawo wahala ba – Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babban abin da gwamnatin Tinubu ta fi mayar da hankali a kai ba shi ne ta ɗora wa ‘yan Nijeriya wahala ba, sai dai ta gyara munanan tsare-tsare da matakan da ba su dace ba waɗanda a tarihi suka kawo cikas ga cigaban…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Tinubu tana ƙoƙarin gyara kurakuran baya, ba jawo wahala ba – Ministan Yaɗa Labarai

Editor1 year ago1 year ago06 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce babban abin da gwamnatin Tinubu ta fi mayar da hankali a kai ba shi ne ta ɗora wa ‘yan Nijeriya wahala ba, sai dai ta gyara munanan tsare-tsare da matakan da ba su dace ba waɗanda a tarihi suka kawo cikas ga cigaban…

Read More
  • Labarai

Mun yi gargaɗin cewa zanga-zanga za ta iya zama tarzoma – Idris

Editor1 year ago012 mins

*Hirar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, da gidan talabijin na Aljazeerah a ranar Asabar, 3 ga Agusta, 2024 TAMBAYA TA 1:Mun gode da kasancewar ka tare da mu a yau a cikin shirin Inside Story. Minista Idris, ƙungiyar Amnesty International ta ce jami’an tsaro sun kashe masu zanga-zangar lumana 13…

Read More
  • Labarai

Kiran Minista Idris ga ’yan Nijeriya: Ku guje wa zanga-zanga, ku yi amfani da damarmakin da gwamnatin Tinubu ta samar

Editor1 year ago010 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci ‘yan Nijeriya da su yi amfani da damarmakin da gwamnatin Shugaba Tinubu ta samar masu maimakon gudanar da zanga-zanga. Ministan ya bayar da shawarar ne a taron manema labarai na duniya da ya gudanar a Abuja ranar Laraba. Ya yi nuni da cewa…

Read More
  • Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Yaba Wa Tinubu Kan Amincewa Da Ƙudirin Hukumar Ci Gaban Arewa Maso Yamma

Editor1 year ago03 mins

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya yaba wa Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa rattaba hannu a kan ƙudirin Dokar Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma. A ranar Talata ne shugaban ya rattaba hannu kan ƙudirin kafa Hukumar Raya Yankin Arewa maso Yamma (NWDC) da Hukumar Raya Kudu maso Gabas. A wata sanarwa da ya…

Read More
  • Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Editor1 year ago1 year ago09 mins

Hoto: Idris (a tsakiya) tare da shugabannin kungiyar Kiristoci ta Charismatic Bishops a lokacin ziyarar Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu mutane na son su yi amfani da zanga-zangar da ake shirin yi wajen tayar da tarzoma kan ‘yan Nijeriyar da…

Read More
  • Labarai

Wasu ɓata-gari na iya amfani da zanga-zanga domin tada zaune tsaye – Idris

Editor1 year ago1 year ago08 mins

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya tana sane da cewa wasu mutane na son su yi amfani da zanga-zangar da ake shirin yi wajen tayar da tarzoma kan ‘yan Nijeriyar da ba su ji ba ba su gani ba. Ya ce duk da yake gwamnatin Shugaba…

Read More
  • 1
  • …
  • 32
  • 33
  • 34
  • 35
  • 36
  • …
  • 38

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.