Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya karɓi baƙuncin sabuwar babbar Sakatariya a gwamnatin tarayya

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya karɓi baƙuncin sabuwar babbar Sakatariya a gwamnatin tarayya mai wakiltar jihar Zamfara. A Juma’ar nan ne aka bayyana sunan Dr. Maryam Ismaila Keshinro, tare da wasu mutum bakwai a matsayin sabbin manyan sakatarori a ma’aikatun gwamnatin tarayya. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman Bala…

Read More

Aikin bututun gas na AKK zai bunƙasa tattalin arzikin Arewacin Nijeriya – Minista

Hoto: Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Mohammed Idris (a tsakiya), tare da su Ministan Kuɗi da Tsara Tattalin Arziki, Wale Edun; Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Hadiza Balarabe; Ƙaramin Ministan Albarkatun Gas, Ekperikpe Ekpo, da Shugaban NNPC, Mele Kyari, lokacin ziyarar su ga wurin aikin tsallaka Kogin Kaduna da bututun gas na Ajaokuta-Kaduna-Kano (AKK)…

Read More