ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

Month: November 2024

AYATULLAH SISTANI YA YI TIR DA KISAN DA AKE WA ‘YAN SHI’A A PAKISTAN

A karshen makon jiya ne Ayatullah Sayyid Ali Sistani, babban Marji’i da ke Najaf, Iraq ya fitar da sanarwa, inda yake Allah wadai da kisan da wasu jama’a suke yi wa ‘yan Shi’a a Pakistan. Ya kuma nemi gwamnatin ƙasar…

An sheke wani sojan Isra’ila ‘mai ran karfe’ a Lebanon

Daga Nasir Isa Ali Dakarun Hizbullah da ke kudancin Lebanon sun sami nasarar kashe wani tsohon Bayahude da ya dade yana yin ta’adda ga al’ummar musulmin yankin, sailin da ya shiga cikin wasu rundunar sojan mamaya a tsakiyar makon nan….

ICC ta ba da sammacin kama Netanyahu da Gallant

Kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) ta sanar a ranar Alhamis cewa ta bayar da sammacin kame Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu da tsohon ministan tsaro Yoav Gallant.A cikin sanarwar da ta bayar, kotun ta ICC ta jaddada…

Gwamna Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na bayar da tallafi ga Jami’ar Tarayya ta Gusau

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na bayar da duk wani tallafin da ya dace ga Jami’ar Tarayya ta Gusau. Shugaban Hukumar gudanarwar Jami’ar ta Tarayya da ke Gusau, Rt. Hon. Injiniya Aminu Sani Isa ne ya…

GWAMNA LAWAL YA ƘADDAMAR DA AIKIN GINA TASHAR MOTA TA ZAMANI A GUSAU, YA SHA ALWASHIN SAMAR DA GURABEN AYYUKAN YI

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada ƙudirin gwamnatinsa na samar da guraben ayyukan yi ga mutanen da rayuwarsu ta dogara ga harkokin tashar mota. A ranar Litinin ne gwamnan ya ƙaddamar da aikin gina tashar mota ta zamani a…

GWAMNA LAWAL YA RANTSAR DA SABBIN SHUGABANNIN ƘANANAN HUKUMOMI 14, YA BUƘACI SU YI AIKI TUƘURU CIKIN ADALCI

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya buƙaci sababbin zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomin jihar da su bai wa al’ummarsu fifiko wajen tabbatar da adalci a gudanar da ayyukan raya jihar. Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (ZASIEC) ta bayyana…

An Gano Likitocin Bogi 20 A Wani Asibitin Zamfara

Daga Hussaini Yero, Gusau Shugaban ma’aikatan jihar Zamfara Ahmad Liman, wanda kuma shi ne shugaban kwamitin tantancewa, tare da aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na Duba Saba’in ya bayyana cewa kwamitinsa ya gano ma’aikatan bogi da dama a cikin…

YADDA GWAMNA DAUDA LAWAL YA CANJA FASALIN HARKAR KIWON LAFIYA A ZAMFARA

Ganin yadda Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya samu harkar kiwon lafiya a jihar cikin wani hali na rashin kula, nan da nan ya sanya dokar ta-ɓaci a harkar, wanda daga hawansa mulkin jihar ya shiga yin garambawul. Ba da…

Ministan Yaɗa Labarai ya yi jimamin rasuwar Babban Limamin Minna

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya jajanta wa al’ummar Musulmin garin Minna da Gwamnatin Jihar Neja bisa rasuwar Babban Limamin Masallacin Minna, Sheikh Isah Fari. A cikin wata sanarwa da Mataimakin sa na Musamman kan…

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama’a suke yi wa…