ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

Year: 2024

Gwamnatin Tinubu ta yi raddi ga gwamnonin PDP: Matsalar mu ba ta kai ta Venezuela ba

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce duk da yake tattalin arzikin Nijeriya na fuskantar ƙalubale, kwatanta shi kafaɗa-da-kafaɗa da na Venezuela da gwamnonin jam’iyyar PDP su ka yi rashin adalci ne ainun. Ya ce:…

Gwamna Lawal Ya Karɓo Sakamakon Jarabawar WAEC Da Hukumar Ta Riƙe

A ƙoƙarin da ya ke yi don ganin ya cika alƙawuran da ya yi wa Zamfarawa, musamman a harkar ilimi, Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya samu nasarar karɓo sakamakon jarabawar WAEC na ‘yan asalin jihar, wanda Hukumar ta ƙi…

Za mu ci gaba da yin amanna da ku, in ji Minista Idris ga ƙungiyar Super Eagles

Gwamnatin Tarayya ta yaba wa ‘yan wasa da koci-koci da jami’an ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Super Eagles saboda ƙoƙarin da su ka yi na kaiwa matakin ƙarshe a gasar cin Kofin Ƙasashen Afrika ta 2023 (AFCON). Ministan Yaɗa Labarai Da…

Gwamna Dauda ya bayyana alhinin mutuwar Shugaban Bankin Access, Herbert Wigwe

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana mutuwar Shugaban Bankin Acces, Herbert Wigwe, a matsayin babban rashi ga harkar banki a Nijeriya. Idan dai ba a manta ba, Herbert Wigwe ya mutu tare da matarsa da ɗansa a wani hatsarin jirgin…

Gwamnatin Zamfara Ta Fara Biyan Kuɗaɗen Barin Aiki Da Tsofaffin Ma’aikata Ke Bi

A halin da  ake ciki, gwamnatin jihar Zamfara ta fara biyan kuɗaɗen barin aiki (Gratuety) ga ma’aikatan da suka bar aiki a duk faɗin jihar, wanda ya kai ma Naira Biliyan 13.4. A cikin wata sanarwa da mai magana da…

An yi zanga-zanga a Legas saboda tsadar rayuwa

‘Yan Nijeriya sun kammala makon nan ta hanyar fitowa ba kaɗan ba a kan tituna a ranar Asabar domin gudanar da zanga-zangar lumana a Legas sakamakon hauhawar farashin kayan masarufi da ke damun ƙasar. Kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito,…

Mata ‘yan kasuwan Osun sun yi gargaɗi: In mun ga Tinubu, za mu yi masa duka saboda wahala

Wasu mata ‘yan kasuwa a jihar Osun sun yi kira da shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya sauka daga kan muƙaminsa sakamakon hauhawar farashin kayayyaki da wahala a ƙasa. Mata ‘yan kasuwan, waɗanda suka yi suka cikin fushi ga gwamnatin Tinubu,…

Wasan ƙarshe na AFCON 2023 a yau: NOA ta shiga gangamin tara wa Super Eagles ɗimbin magoya baya – Idris  

Yayin da ake ta shirye-shiryen karawa tsakanin ƙungiyar Super Eagles ta Nijeriya da Elephants na Ivory Coast a wasan ƙarshe na Gasar Cin Kofin Afrika na bana (AFCON 2024), tuni Ma’aikatar Yaɗa Labarai da Wayar Da da Kai ta Ƙasa…

DR. BALA AHMAD (GODIYA): TIME TO CHANGE THE EQUATION

“…His growing popularity among his people is freighting and a good omen to our aspiring need of good leadership.” By Shariff Aminu Ahlan Any curious mind that is searching for an extraordinary human specie who is an embodiment of loyalty,…

Zanga-zangar Minna: Shugaba Tinubu ya ba da umarnin a sassauta farashin kayan abinci – Idris

Zanga-zangar da mata suka gudanar a Minna, babban birnin Jihar Neja, dangane da tsadar kayan abinci da kuma tsadar rayuwa baki ɗaya, ta zaburar da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu har ya ba da umarni ga hukumomin da abin ya…