Skip to content
Fri, Oct 17, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Ta’addanci

Gwamnatin Nijeriya Ta Ƙaryata Sanatan Amurkan Da Ya Yi Zargin Ana Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi
Labarai

Gwamnatin Nijeriya Ta Ƙaryata Sanatan Amurkan Da Ya Yi Zargin Ana Yi Wa Kiristoci Kisan Ƙare Dangi

EditorOctober 8, 2025

Gwamnatin Tarayya ta sake ƙaryata zargin da wani Sanatan ƙasar Amurka wai shi Ted Cruz ya yi cewa wai ana…

Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi
Labarai

Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Kwastan ta Najeriya (NCS) ta bayyana cewa ta karɓi umarnin Ma’aikatar Kudi na dakatar da aiwatar da harajin kashi…

Sojojin Najeriya sun kashe mataimakin kwamandan ’yan bindiga a Jihar Kogi
Labarai

Sojojin Najeriya sun kashe mataimakin kwamandan ’yan bindiga a Jihar Kogi

EditorSeptember 13, 2025

Sojojin Najeriya na Runduna ta 12 da ke Lokoja sun tabbatar da kashe wani fitaccen mataimakin kwamandan ’yan bindiga a…

Kwararren Masanin Tsaro, Bulama Bukarti, Ya Karyata Ikirarin El-Rufa’i Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa
Labarai

Kwararren Masanin Tsaro, Bulama Bukarti, Ya Karyata Ikirarin El-Rufa’i Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

EditorSeptember 11, 2025

Wani masanin tsaro, Dr. Bulama Bukarti, ya karyata ikirarin da tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi cewa gwamnatin…

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi

EditorAugust 22, 2025

Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin cafke da kuma hukunta masu hannu a kisan da aka yi wa wasu masallata a…

Yadda Hukumomin Tsaro Suka Cafke Manyan Shugabannin Ƙungiyar Ta’addanci ta Ansaru – Ribadu
Labarai

Yadda Hukumomin Tsaro Suka Cafke Manyan Shugabannin Ƙungiyar Ta’addanci ta Ansaru – Ribadu

EditorAugust 17, 2025

Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa hukumomin tsaro sun samu babbar nasara…

Ba Za Mu Taba Yin Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba, Inji Gwamnan Zamfara
Labarai

Ba Za Mu Taba Yin Sulhu Da ’Yan Bindiga Ba, Inji Gwamnan Zamfara

EditorAugust 15, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sake nanata matsayar sa kan sulhu da ‘yan ta’addar da ke kashe mutanen Zamfara…

Shugaba Tinubu Ya Umarci A Fara Bai Wa Tsofaffin Ma’aikata Masu Ƙaramin Albashi Kulawar Lafiya Kyauta da Ƙarin Kudin Fansho
Labarai

Shugaba Tinubu Ya Umarci A Fara Bai Wa Tsofaffin Ma’aikata Masu Ƙaramin Albashi Kulawar Lafiya Kyauta da Ƙarin Kudin Fansho

EditorAugust 6, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci fara gaggauta aiwatar da shirin bayar da kula da lafiya kyauta ga tsofaffin…

Muna gargadin duk wani ɗan Najeriya da ke taimaka wa ’yan ta’adda — Christopher Musa
Labarai

Muna gargadin duk wani ɗan Najeriya da ke taimaka wa ’yan ta’adda — Christopher Musa

EditorJuly 29, 2025

Shugaban Rundunar Tsaron Najeriya (CDS), Laftanar Janar Christopher Musa, ya gargadi duk wani ɗan Najeriya da ke taimaka wa ’yan…

Gwamnatin Tinubu ta samar da Sabbin Jiragen Yaƙi Guda 60 Don Yaƙar Ta’addanci a Najeriya
Labarai

Gwamnatin Tinubu ta samar da Sabbin Jiragen Yaƙi Guda 60 Don Yaƙar Ta’addanci a Najeriya

EditorJuly 29, 2025

Shugaban Rundunar Sojin Sama, Air Marshal Hassan Abubakar, ya bayyana cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta sayo jiragen yaki…

Posts navigation

Older posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

EditorOctober 16, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan kira ne a ranar Alhamis yayin wata ganawa da ya yi da shugabannin…

Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

EditorOctober 16, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya bayyana cewa harin ya shafi jami’an ‘yan sanda da Askarawan Zamfara. A shafin sa na…

Labarai

Borno Ta Fi Kowace Jiha Juriya a Nijeriya – Idris

EditorOctober 16, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Borno a matsayin jihar da ta fi kowace jiha juriya a Nijeriya, domin mutanen ta sun ƙware wajen shawo kan duk wani ƙalubale. Idris ya bayyana hakan ne a Maiduguri a ranar Laraba,…

Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya jagoranci Kwamishinonin a ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a Maiduguri

EditorOctober 16, 2025

A matsayin wani ɓangare na taron kowane kwata na Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (Progressive Governors’ Forum) tare da Kwamishinonin Yada Labarai daga jihohin da jam’iyyar APC ke mulki, Mai Girma Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya jagoranci Kwamishinonin wajen ziyartar tashar…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

EditorOctober 16, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya bayyana cewa harin ya shafi…

2
Labarai

Borno Ta Fi Kowace Jiha Juriya a Nijeriya – Idris

EditorOctober 16, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Borno a matsayin jihar da ta fi kowace jiha juriya a Nijeriya, domin mutanen ta sun ƙware wajen shawo kan duk wani ƙalubale.…

3
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya jagoranci Kwamishinonin a ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a Maiduguri

EditorOctober 16, 2025

A matsayin wani ɓangare na taron kowane kwata na Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (Progressive Governors’ Forum) tare da Kwamishinonin Yada Labarai daga jihohin da jam’iyyar APC ke mulki, Mai Girma Ministan Yada Labarai da Wayar…

4
Labarai

Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai ya jagoranci taron NSDF

EditorOctober 15, 2025

Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, a matsayin sa na Shugaban Ƙungiyar Cigaban Jihar Neja (Niger State Development Forum - NSDF) ya jagoranci taron ƙungiyar a ofishin sa dake Abuja, a jiya…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • Sauye-sauyen Da Tinubu Ya Kawo Suna Haifar da Gagarumin Cigaba Ga Jama’a — Minista
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku
  • Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
  • Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
  • Borno Ta Fi Kowace Jiha Juriya a Nijeriya – Idris
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.