Nijeriya za ta fara aiwatar da yarjejeniyoyin haɗin gwiwa da kafofin watsa labarai na Chana – Ministan Yaɗa Labarai

Gwamnatin Nijeriya za ta fara aiwatar da yarjejeniyoyin fahimtar juna guda biyu da aka rattaba wa hannu tsakanin Hukumar Watsa Labarai ta ƙasar Chana (China Media Group) da Hukumar Talabijin ta Nijeriya (NTA) da Hukumar Rediyon Tarayyar Nijeriya (FRCN) a Taron Haɗin Gwiwa tsakanin Chana da Afrika (FOCAC) wanda aka gudanar a birnin Beijing. Ministan…

Read More