ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

Month: February 2024

An duba lafiyar sama da mutum 2,213 kyauta a Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara ta kammala kashi na uku na Shirin Inganta Lafiyar al’umma Kyauta, inda aka duba mutane sama da 2,213. Shirin na musamman da aka fara a watan Yulin bara, an samu nasarar duba lafiyar mutane masu fama da…

Gwamnan Zamfara ya ce bunkasa ilimi na cikin ajandodinsa shida

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal ya ƙara jaddada cewa ilimi na ɗaya daga cikin ajandodi shida da ya sanya a gaba, ganin cewa ilimi ginshiƙin dukkan wayewa ne. A lokacin gudanar da wani biki ranar Larabar nan a Gusau, Gwamna…

Gwamnati ba za ta yi amfani da rahoton kwamitin Oronsaye don ta kori ma’aikata ba – Idris

Majalisar Zartaswa ta Ƙasa ta yanke shawarar yin amfani da rahoton yi wa ma’aikatu da hukumomin Gwamnatin Tarayya garambawul na kwamitin Steve Oronsaye domin a rage yawan kashe kuɗaɗe wajen tafiyar da ayyukan gwamnati ne. Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar…

Yan Houthi sun shirya domin haramta duk wani jirgin ruwa da ya shafi Isra’ila, wanda yake mallakin Amurka, Ingila

Kungiyar ‘yan Houthi da ke Yemen sun sanar da haramtawa jiragen ruwan da suka shafi Isra’ila da kuma wadanda suke mallakin Amurka da Ingila wucewa ta tekun Red Sea. Kamar yadda The New Arab ta ruwaito, duk wani jirgin ruwan…

Ma’aikatar lafiya a Gaza ta ce yawan wadanda suka rasu a yakin ya kai 29,410

Ma’aikatar lafiya da ke Gaza a ranar Alhamis ta bayyana cewa akalla mutane 29,410 aka kashe a yankin Falasdinawa yayin yaki a zirin. Kamar yadda kafar watsa labaru ta The New Arab ta ruwaito, wani jawabin ma’aikatar ya ce mutane…

Jagoran harkar musulunci a Nijeriya ya dawo gida Nijeriya

Jagoran harkar Musulunci, Sheikh Ibraheem Zakzaky, ya dawo gida Nijeriya daga Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Kamar yadda yake a cikin wani sako da ofishin Shehin Malamin ya wallafa a kafar sada zumunta ta Facebook,Shaikh Zakzaky ya dawo ne a ranar…

Sojan saman Amurka ya mutu bayan ya sa wa kan sa wuta a kofar ofishin jakadanci Isra’ila

Wani sojan saman Amurka ya mutu bayan ya sawa kan sa wuta a ranar Lahadi a kofar ofishin jakadancin Isra’ila da ke Washington, D.C. Kamar yadda kafar watsa labaru ta The New Arab ta ruwaito, wani bidiyo da aka wallafa…

Gwamna Dauda Lawal ya karɓi baƙuncin shugabannin NARTO, da PTD

Gwamna Dauda Lawal ya karɓi baƙuncin shugabannin Ƙungiyar Masu Motocin Haya ta Nijeriya, NARTO, da direbobin tankar mai (PTD), reshen Jihar Zamfara. Taron da aka gudanar a ranar Talata a gidan gwamnati da ke Gusau, ya tattauna batutuwa da dama…

An gabatar wa da Gwamna Dauda Lawal cikakkun bayanai kan yadda ayyuka daban-daban ke gudana a Jihar Zamfara

Gwamnan, wanda ya jagoranci taron Majalisar zartarwar jihar Zamfara a ranar Litinin a zauren majalisar da ke gidan gwamnati a Gusau, ya amshi rahotannin ayyuka daban-daban da gwamnatin ke aiwatarwa a duk faɗin jihar. A cikin wata sanarwa da mai…

Nijeriya ta yi Allah-wadai da harin da ake kai wa ‘yan jarida a Gaza, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a rikicin Isra’ila da Falasɗinu

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya yi Allah-wadai da harin da sojojin Isra’ila ke kai wa ‘yan jarida a rikicin da ke gudana a ƙasar Falasɗinu, yana mai jaddada cewa matakin na nuna take haƙƙin…