Gwamnatin Tarayya na neman sauƙaƙa tsarin ba da biza don ƙarfafa kasuwancin ‘yan Nijeriya a duniya
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci ƙasashen duniya da su sauƙaƙa tsarin ba da biza ga kamfanonin Nijeriya da ke ƙoƙarin kafa masana’antu da kasuwanci a ƙetare. Ministan ya yi wannan kira ne a…
NAFDAC ta rufe shaguna 3000 a Legas, ta kama motoci 12 na magungunan bogi
Hukumar da ke sa ido a kan abinci da magungunan ta Nijeriya (NAFDAC) ta kulle shaguna 3000 a Idumota Open Market da ke Legas a makon farko na gudanar da ayyukan ta. Kamar yadda Channels ta ruwaito, kamar yadda wani…
SAƘO DAGA MOHAMMED IDRIS, MINISTAN YAƊA LABARAI DA WAYAR DA KAI
A wannan rana ta Lahadi, na wakilci Shugaba Bola Ahmed Tinubu wajen ganawa da shugabannin ƙungiyar jama’ar Nijeriya mazauna ƙasar Habasha. Wannan dama ce da muka samu muka ji matsalolin su tare kuma da ba su tabbacin cewa gwamnati za…
‘Yan sanda sun kama matasa 20 da makamai masu hatsari a jihar Ogun
‘Yan sanda sun kama matasa 20 da makamai masu hatsari kan iyakar jihohin Ogun da Oyo a ranar Asabar. Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, CSP Omotola Odutola, ce ta bayyana haka a ranar Asabar a cikin…
Shugaba Tinubu A Taron AU
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ɗau hoto tare da sauran Shugabannin Ƙasashe da Gwamnatoci a wajen Zama na 38 na Taron Babbar Majalisar Ƙungiyar Haɗa Kan Afrika (AU) a Addis Ababa, babban birnin ƙasar Habasha a ranar wannan Asabar ɗin….
Kasar Sin ta yi gargadi ga kasashen Amurka da Indiya
Kasar Sin ta gargadi Amurka da Indiya da su gujewa amfani da kasar Sin wajen yin fito-na-fito ta hadaka biyo bayan sanarwar Amurka na kara yawan sayar da makamai ga Indiya. Kamar yadda Press TV ta ruwaito, mai magana da…
Falasdinawa 369 za su fito daga kurkukun Haramtacciyar Kasar Isra’ila a ranar Asabar
Haramtacciyar Kasar Isra’ila za ta sako Falasdinawa 369 da ke tsare a kurkukun ta a ranar Asabar a karkashin musayar fursunoni kashi na shida a Gaza, kamar yadda The New Arab ta ruwaito kungiyar da ke fafutika ta Falasdinawa ‘yan…
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin Tigran Gambaryan kan jami’an gwamnatin Nijeriya
Gwamnatin Tarayya ta ƙaryata zargin da Ba’amurken nan Mista Tigran Gambaryan ya yi kan wasu jami’an gwamnatin Nijeriya, tana mai bayyana shi a matsayin ƙarya da yaudara. Gambaryan dai jami’in kamfanin Binance ne daga Amurka, wanda hukumar EFCC ta gurfanar…
Jami’an tsaro sun dakatar da taron Nisfu Sha’aban a Abuja
..Amma an canza wuri Jami’an tsaro cikin shirin yaki sun dakatar da taron Nisfu Sha’aban da ‘yan’uwa musulmi almajiran Shaikh Zakzaky suka fara gabatarwa a Abuja a ranar Juma’ar nan. Da misalin karfe 3 na ranar Juma’a 15 ga Sha’aban…
Wane bom ne GBU-43 MOAB da Amurka za ta ba Haramtacciyar Kasar Isra’ila?
Shugaban kasar Amurka Donald Trump kamar yadda aka ruwaito ya amince da kai bama-bamai masu nauyin ton 11 da ake kira “Mother of All Bombs (MOAB)” zuwa ga Haramtacciyar Kasar Isra’ila, wani mataki wanda shugabannin Amurka gabaninsa suka ki yarda…










