Nijeriya za ta fara aiwatar da yarjejeniyoyin haɗin gwiwa da kafofin watsa labarai na Chana – Ministan Yaɗa Labarai
Gwamnatin Nijeriya za ta fara aiwatar da yarjejeniyoyin fahimtar juna guda biyu da aka rattaba wa hannu tsakanin Hukumar Watsa Labarai ta ƙasar Chana (China Media Group) da Hukumar Talabijin ta Nijeriya (NTA) da Hukumar Rediyon Tarayyar Nijeriya (FRCN) a…
Kasashen Faransa, Ingila da Jamus sun yi kira ga Haramtacciyar Kasar Isra’ila
Kasashen Faransa, Ingila da Jamus a ranar Laraba sun nemi Haramtacciyar Kasar Isra’ila (HKI) da ta tabbatar da “rashin tsaiko” ga shigar da kayayyakin taimakon jin kai zuwa yankin Falasdinawa na Gaza da yaki ya yiwa illa, inda suka yi…
Kasafin kuɗin 2025 taswira ce ta ƙarfafa tattalin arziki da cigaban ƙasa – Ministan Yaɗa Labarai
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana kasafin kuɗi na 2025 a matsayin wata muhimmiyar taswira ta ƙarfafa tattalin arziki, daidaito na zamantakewa, da cigaban ƙasa. Da yake jawabi a Taron Manema Labarai na Ministoci…
Mambobin Basij biyu sun rasu biyo bayan kai masu hari a Iran
Mambobi biyu na rundunar tsaro ta Basij da ke karkashin rundunar kare Juyin-juya halin Musulunci ta Iran (IRGC) da ke Iran sun rasa rayukansu a ranar Asabar sakamakon hari da aka kai masu a yankin da ke fama da tashe-tashen…
Ramadan: Tsare-tsare na sun rage farashin abinci, sun kawo sauki ga Musulmin Nijeriya – Tinubu
Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Juma’a ya yi ikirarin cewa yanzu farashin abinci ya sauka, wanda hakan ya samar da sauki ga Musulmi masu gabatar da azumin watan Ramadan a yayin da ake tsaka da fuskantar hauhawar farashin kayayyaki…





