Skip to content
Tue, Oct 14, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Category: Kasashen Ketare

Sayyid Khamene’i ya fitar da sakon ta’aziyyar rasuwar Shugaban jamhuriyar Musulunci ta Iran
Kasashen Ketare

Sayyid Khamene’i ya fitar da sakon ta’aziyyar rasuwar Shugaban jamhuriyar Musulunci ta Iran

EditorMay 20, 2024

Hoto: A dama marigayi Shugaban jamhuriyar Musulunci ta Iran, Ibrahim Ra’isi ne tare da Jagoran juyin-juya-halin Musulunci na Iran, Sayyid…

Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce za a iya daukar shekaru 14 kafin a iya kwashe tarin abubuwan da suka rushe a Gaza
Kasashen Ketare

Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce za a iya daukar shekaru 14 kafin a iya kwashe tarin abubuwan da suka rushe a Gaza

EditorApril 26, 2024

Hoto: Wani yanki na zirin Gaza Tsaunin abubuwan da suka rushe mai yawan gaske ciki harda makaman yaki wadanda ba…

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira da a yi gaggawar dakatar da fitar da makamai zuwa Isra’ila
Kasashen Ketare

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kira da a yi gaggawar dakatar da fitar da makamai zuwa Isra’ila

EditorApril 26, 2024

Hoto: Francesca Albanese, mai rahoto ta musamman ta majalisar dinkin duniya a kan halin da hakkin dan Adam ke ciki…

Falasdinawa 31,819 aka kashe, 73,934 suka jikkata a Gaza – Ma’aikatar lafiya
Kasashen Ketare

Falasdinawa 31,819 aka kashe, 73,934 suka jikkata a Gaza – Ma’aikatar lafiya

EditorMarch 19, 2024

Akalla Falasdinawa 31,819 aka kashe kuma 73,934 suka jikkata tun 7 ga watan Oktoba sakamakon yakin Isra’ila a zirin Gaza,…

Abubuwan da Isra’ila ta lalata a Gaza sun fi karfin na dalar Amurka biliyan 30
Kasashen Ketare

Abubuwan da Isra’ila ta lalata a Gaza sun fi karfin na dalar Amurka biliyan 30

EditorMarch 10, 2024

Ofishin kafar watsa labarai na gwamnatin Gaza ya ce abubuwan da suka lalace a dalilin Isra’ila a yankin da ya…

Yan Houthi sun shirya domin haramta duk wani jirgin ruwa da ya shafi Isra’ila, wanda yake mallakin Amurka, Ingila
Kasashen Ketare

Yan Houthi sun shirya domin haramta duk wani jirgin ruwa da ya shafi Isra’ila, wanda yake mallakin Amurka, Ingila

EditorFebruary 27, 2024

Kungiyar ‘yan Houthi da ke Yemen sun sanar da haramtawa jiragen ruwan da suka shafi Isra’ila da kuma wadanda suke…

Ma’aikatar lafiya a Gaza ta ce yawan wadanda suka rasu a yakin ya kai 29,410
Kasashen Ketare

Ma’aikatar lafiya a Gaza ta ce yawan wadanda suka rasu a yakin ya kai 29,410

EditorFebruary 27, 2024

Ma’aikatar lafiya da ke Gaza a ranar Alhamis ta bayyana cewa akalla mutane 29,410 aka kashe a yankin Falasdinawa yayin…

Sojan saman Amurka ya mutu bayan ya sa wa kan sa wuta a kofar ofishin jakadanci Isra’ila
Kasashen Ketare

Sojan saman Amurka ya mutu bayan ya sa wa kan sa wuta a kofar ofishin jakadanci Isra’ila

EditorFebruary 27, 2024February 27, 2024

Wani sojan saman Amurka ya mutu bayan ya sawa kan sa wuta a ranar Lahadi a kofar ofishin jakadancin Isra’ila…

Saudiyya ta shirya bude shagon giya na farko
Kasashen Ketare

Saudiyya ta shirya bude shagon giya na farko

EditorJanuary 25, 2024

Saudi Arabiya ta shirya bude shagon giya na farko, domin amfanin ‘yan diflomasiyya kawai, wanda hakan ya kawo karshen tsatstsauran…

Sama da mutane miliyan 7.4 suka bar muhallansu sakamakon yaki a kasar Sudan – majalisar dinkin duniya
Kasashen Ketare

Sama da mutane miliyan 7.4 suka bar muhallansu sakamakon yaki a kasar Sudan – majalisar dinkin duniya

EditorJanuary 15, 2024

Ofishin kula da ayyukan jin kai na majalisar dinkin duniya (OCHA) ya bayyana cewa yawan mutanen da suka bar muhallansu…

Posts navigation

Older posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

NELFUND ta sake buɗe damar tantance ɗalibai don samun Lamuni na shekarar karatu ta 2024/2025

EditorOctober 12, 2025

Hukumar Lamunin Ilimi ta Najeriya (NELFUND) ta amince da sake buɗe rukunin tantance ɗalibai karo na ƙarshe har na tsawon awanni 48, domin jami’o’i da sauran cibiyoyin ilimi ba su kammala tantance dalibai masu nema ba. Wannan zai fara ne daga ƙarfe 12:00 na daren…

Labarai

Shugaba Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban ƙasa Namadi Sambo murna bisa naɗin sa a matsayin Sardaunan Zazzau

EditorOctober 12, 2025

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Namadi Sambo, murna bisa nadin sa da aka yi a matsayin Sardaunan Zazzau daga Sarkin Zazzau, Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli. Nadin ya gudana ne a ranar Asabar, 11 ga Oktoba, a Zariya, Jihar Kaduna.…

Labarai

NAZARI: Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal

EditorOctober 11, 2025

Tun bayan da Gwamna Dauda Lawal ya karɓi ragamar mulkin jijar Zamfara a watan Mayun 2023, jihar ta fara fuskantar wani sabon salo na shugabanci wanda ya shafi kusan dukkan fannoni na rayuwa — daga tsaro zuwa tattalin arziki, daga ilimi zuwa lafiya, daga gyaran…

Labarai

Dalilan da Suka Haifar da Jan-ƙafa Wajen Aiwatar da Ayyukan Kasafin 2024 da na 2025 -Yakubu

EditorOctober 11, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta a Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana wa Kwamitin Kuɗaɗe na Majalisar Darattawa dalilan da suka haifar da samun Jan-ƙafa wajen kammala aiwatar da ayyukan kasafin kuɗaɗe na shekarar 2024 da na 2025. Da yake jawabi a gaban…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Shugaba Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban ƙasa Namadi Sambo murna bisa naɗin sa a matsayin Sardaunan Zazzau

EditorOctober 12, 2025

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Namadi Sambo, murna bisa nadin sa da aka yi a matsayin Sardaunan Zazzau daga Sarkin Zazzau, Alhaji Ahmed Nuhu Bamalli. Nadin ya gudana ne…

2
Labarai

NAZARI: Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal

EditorOctober 11, 2025

Tun bayan da Gwamna Dauda Lawal ya karɓi ragamar mulkin jijar Zamfara a watan Mayun 2023, jihar ta fara fuskantar wani sabon salo na shugabanci wanda ya shafi kusan dukkan fannoni na rayuwa — daga…

3
Labarai

Dalilan da Suka Haifar da Jan-ƙafa Wajen Aiwatar da Ayyukan Kasafin 2024 da na 2025 -Yakubu

EditorOctober 11, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta a Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana wa Kwamitin Kuɗaɗe na Majalisar Darattawa dalilan da suka haifar da samun Jan-ƙafa wajen kammala aiwatar da ayyukan kasafin kuɗaɗe na…

4
Labarai

Yaushe Isra’ila Za TA Sake Bude Yaki Da Iran?

EditorOctober 10, 2025

Daga Mujtaba Adam Da aka yi wa wani jami’in gwamnatin Iran tambaya a kan yiwuwar sake buɗe yaƙi a tsakanin Isra’ila da Iran, sai ya bayar da jawabin cewa:“ To dama wa ya ce an…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • MAGANCE BALA’O’I: Gwamna Lawal Ya Jaddada Ƙudirin Gwamnatin Zamfara Na Ci Gaba Da Haɗin Gwiwa Da NEMA
  • Shirin Shugaba Tinubu na rangwamen kuɗin wanke ƙoda ya amfanar marasa lafiya da dama a Jihar Kano
  • NELFUND ta sake buɗe damar tantance ɗalibai don samun Lamuni na shekarar karatu ta 2024/2025
  • Shugaba Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban ƙasa Namadi Sambo murna bisa naɗin sa a matsayin Sardaunan Zazzau
  • NAZARI: Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.