Skip to content
Fri, Oct 17, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Kaduna

Bashin da ake bin Jihohin Arewacin Najeriya ya ragu da kashi 40 cikin 100 —Gwamnatin Tarayya
Labarai

Bashin da ake bin Jihohin Arewacin Najeriya ya ragu da kashi 40 cikin 100 —Gwamnatin Tarayya

EditorAugust 1, 2025

Ministan Kasafin Kuɗi da Tsare-Tsare na Ƙasa, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana cewa jihohin Arewa 19 sun samu raguwar…

An yi satar fitar hankali a gwamnatin Elrufa’i
Labarai

An yi satar fitar hankali a gwamnatin Elrufa’i

EditorJune 5, 2024

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta buƙaci a bincike shi Kwamitin da Majalisar dokokin jihar Kaduna ta kafa kan nazari game…

Masu garkuwa da Daliban Kaduna sun nemi a ba su naira biliyan 1 kudin fansa
Labarai

Masu garkuwa da Daliban Kaduna sun nemi a ba su naira biliyan 1 kudin fansa

EditorMarch 14, 2024

Wadanda suka yi garkuwa da yaran makaranta a jihar Kaduna sun yi magana da kakakin iyalan wadanda suka kama, inda…

Manoman Arewa suna biyan har Naira 100,000 domin su yi noma, Cewar wani Rahoto
Labarai

Manoman Arewa suna biyan har Naira 100,000 domin su yi noma, Cewar wani Rahoto

EditorMarch 8, 2024

Wani rahoto ya bayyana yadda manoman karkara a arewacin Nijeriya ke biyan har naira 100,000 ga ‘yan fashi da ‘yan…

Yadda ‘yan ta’adda suka sace dalibai kusan 300 a Kaduna
Labarai

Yadda ‘yan ta’adda suka sace dalibai kusan 300 a Kaduna

EditorMarch 8, 2024

Dalibai da malamai kusan 300 aka bayyana ‘yan bindiga wadanda ake zargin ‘yan ta’adda ne da a karkara aka fi…

  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

EditorOctober 16, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya roƙi Majalisar Malamai ta Jihar da ta ƙara dagewa wajen yin addu’o’i domin samun zaman lafiya da dawwamammen tsaro a faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan kira ne a ranar Alhamis yayin wata ganawa da ya yi da shugabannin…

Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

EditorOctober 16, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya bayyana cewa harin ya shafi jami’an ‘yan sanda da Askarawan Zamfara. A shafin sa na…

Labarai

Borno Ta Fi Kowace Jiha Juriya a Nijeriya – Idris

EditorOctober 16, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Borno a matsayin jihar da ta fi kowace jiha juriya a Nijeriya, domin mutanen ta sun ƙware wajen shawo kan duk wani ƙalubale. Idris ya bayyana hakan ne a Maiduguri a ranar Laraba,…

Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya jagoranci Kwamishinonin a ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a Maiduguri

EditorOctober 16, 2025

A matsayin wani ɓangare na taron kowane kwata na Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (Progressive Governors’ Forum) tare da Kwamishinonin Yada Labarai daga jihohin da jam’iyyar APC ke mulki, Mai Girma Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya jagoranci Kwamishinonin wajen ziyartar tashar…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara

EditorOctober 16, 2025

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Dare Lawal, ya bayyana alhini mai zurfi bayan samun rahoton kisan jami’an tsaro takwas da ’yan bindiga suka yi a hanyar Funtuwa zuwa Gusau. Rahoton ya bayyana cewa harin ya shafi…

2
Labarai

Borno Ta Fi Kowace Jiha Juriya a Nijeriya – Idris

EditorOctober 16, 2025

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana Borno a matsayin jihar da ta fi kowace jiha juriya a Nijeriya, domin mutanen ta sun ƙware wajen shawo kan duk wani ƙalubale.…

3
Labarai

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, ya jagoranci Kwamishinonin a ziyartar tashar samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana a Maiduguri

EditorOctober 16, 2025

A matsayin wani ɓangare na taron kowane kwata na Ƙungiyar Gwamnonin Jam’iyyar APC (Progressive Governors’ Forum) tare da Kwamishinonin Yada Labarai daga jihohin da jam’iyyar APC ke mulki, Mai Girma Ministan Yada Labarai da Wayar…

4
Labarai

Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai ya jagoranci taron NSDF

EditorOctober 15, 2025

Ministan Yada Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, a matsayin sa na Shugaban Ƙungiyar Cigaban Jihar Neja (Niger State Development Forum - NSDF) ya jagoranci taron ƙungiyar a ofishin sa dake Abuja, a jiya…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • Sauye-sauyen Da Tinubu Ya Kawo Suna Haifar da Gagarumin Cigaba Ga Jama’a — Minista
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku
  • Gwamna Lawal Ya Gana da Majalisar Malamai ta Zamfara, Ya Nemi A Ƙara Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
  • Gwamna Lawal Ya Yi Alhinin Kisan Jami’an Tsaro A Zamfara
  • Borno Ta Fi Kowace Jiha Juriya a Nijeriya – Idris
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.