Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Gaza

Tag: Gaza

  • Labarai

Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya zai yi zaman gaggawa kan yankunan Falasdinawa

Editor9 months ago01 mins

Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya zai yi zaman gaggawa a yammacin ranar Alhamis domin tattaunawa kan halin da ake ciki a Gaza da kuma Yamma da gabar kogin Jordan biyo bayan bukatar hakan daga kasar Aljeriya. Kamar yadda kafar watsa labaru ta The New Arab ta ruwaito, kiran na kasar Aljeriya na zuwa ne…

Read More
  • Labarai

Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki Bafalasdinen da ya fi kowanne dadewa a kurkukun ta

Editor10 months ago02 mins

Bafalasdinen da ya fi kowanne dadewa a kurkukun Haramtacciyar Kasar Isra’ila, Nael Barghouti, wanda ya yi sama da shekaru 40 a kurkuku, ya shaki iskar ‘yanci a ranar Alhamis karkashin musayar ‘yan kurkuku da wadanda aka yi garkuwa da su karkashin yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza. Kamar yadda kungiyar fafutika ta ‘yan kurkuku Falasdinawa ta…

Read More
  • Labarai

Shugabannin larabawa sun hadu a Saudi Arabiya domin tunkarar shirin Trump

Editor10 months ago04 mins

Shugabannin larabawa sun hadu a Saudi Arabiya domin tattaunawa a kan shirin sake gina Gaza da ke da niyyar tunkarar shirin shugaban kasa Donald Trump na Amurka ta mallake zirin tare da tursasa tashin al’ummar Falasdinawa da ke cikinsa, kamar yadda wani rahoto na Press TV ya bayyana. Kasar Misra da Jordan da kuma wasu…

Read More
  • Labarai

Shirin Amurka na tayar da mutanen Gaza ba zai je ko’ina ba – Khamenei

Editor10 months ago02 mins

Ayatollah Ali Khamenei a ranar Talata ya yi watsi da shawarar Amurka na tayar da Falasdinawa daga zirin Gaza wanda yaki ya yiwa illa, inda ya ce “ba zai je ko’ina ba.” Kamar yadda The New Arab ta ruwaito, Sayyid Khamenei ya bayyana haka ne yayin ganawarsa da shugaban kungiyar Falasdinawa ta Islamic Jihad, Ziyad…

Read More
  • Labarai

Kasar Sin za ta bayar da taimakon jin kai ga iyalai 60,000 da ke Gaza

Editor10 months ago01 mins

Hukumar cigaban kasa-da-kasa ta kasar Sin ta bayyana cewa za ta bayar da taimakon jin kai ga iyalai 60,000 da ke Gaza, kamar yadda wani rahoto na The New Arab ya nuna. “A duk yadda al’amari ya juya, Sin za ta cigaba da goyon bayan mutanen Falasdinu a kokarinsu a yunkurinsu da ke kan ka’ida…

Read More
  • Labarai

Cututtuka na kara yaduwa a Gaza sakamakon karancin ruwa – Oxfam

Editor10 months ago02 mins

Kungiyar Oxfam ta yi gargadi kan kara yaduwar da cututtuka sakamakon tsananin rashin tsaftataccen ruwa ke yi a Gaza da kuma sokawe da ba a yi gyara kansa ba da ya cika ya ke gudu a kan titunan zirin, kamar yadda kafar watsa labaru ta The New Arab ta ruwaito. Kamar yadda ta nakalto daga…

Read More
  • Labarai

Falasdinawa 369 za su fito daga kurkukun Haramtacciyar Kasar Isra’ila a ranar Asabar

Editor10 months ago03 mins

Haramtacciyar Kasar Isra’ila za ta sako Falasdinawa 369 da ke tsare a kurkukun ta a ranar Asabar a karkashin musayar fursunoni kashi na shida a Gaza, kamar yadda The New Arab ta ruwaito kungiyar da ke fafutika ta Falasdinawa ‘yan kurkuku ta shaida a ranar Juma’a, bayan da rikici a yarjejeniyar ya kusa jefa Gaza…

Read More
  • Labarai

Yaki zai dawo a Gaza in Hamas ta kasa sakin wadanda ta yi garkuwa da su zuwa ranar Asabar – Netanyahu

Editor11 months ago03 mins

Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya yi gargadin yaki zai dawo a Gaza in Hamas ba ta saki ‘yan HKI da ta yi garkuwa da su ba zuwa ranar Asabar. Kamar yadda Nigerian Tribune ta ruwaito, kalaman na shi na zuwa ne bayan Hamas ta bayyana a ranar Litinin cewa ba za ta saki…

Read More
  • Labarai

“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki

Editor11 months ago03 mins

Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar yadda ya ke a cikin wani rahoto na kafar watsa labaru ta Press TV, Ibrahim…

Read More
  • Labarai

“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Isra’ila ta saki

Editor11 months ago03 mins

Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar yadda ya ke a cikin wani rahoto na kafar watsa labaru ta Press TV, Ibrahim…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.