Skip to content
Wed, Nov 5, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Tag: Isra’ila

Duk da harin da Amerika ta kai Iran, a jiya Iran ta yi ruwan wuta kan Tel Aviv da Haifa
Labarai

Duk da harin da Amerika ta kai Iran, a jiya Iran ta yi ruwan wuta kan Tel Aviv da Haifa

EditorJune 22, 2025

Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran (IRGC) ta ce a ranar Asabar, makaman rokanta sun bugi wurare 14 na soja…

Yanƙurin Trump na Shigar wa Isra’ila yaƙi: Yadda hakan ya raba kan Jami’an Gwamnatinsa
Labarai

Yanƙurin Trump na Shigar wa Isra’ila yaƙi: Yadda hakan ya raba kan Jami’an Gwamnatinsa

EditorJune 21, 2025

Dsga Yusuf Kabirukabiruyusuf533@gmail.com09063281016. Akwai takurawa na soja da fasaha waɗanda ke ƙara nuna rashin iyawar Isra’ila na lalata cibiyoyin nukiliya…

Isra’ila za ta ɗanɗana kuɗarta, in ji Ayatollah Khamenei
Labarai

Isra’ila za ta ɗanɗana kuɗarta, in ji Ayatollah Khamenei

EditorJune 13, 2025

Jagoran juyin-juya-halin Musulunci na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce “Isra’ila ta shirya shan uƙuba” bayan hare-haren da ta ƙaddamar…

Kasashen Faransa, Ingila da Jamus sun yi kira ga Haramtacciyar Kasar Isra’ila
Labarai

Kasashen Faransa, Ingila da Jamus sun yi kira ga Haramtacciyar Kasar Isra’ila

EditorMarch 6, 2025

Kasashen Faransa, Ingila da Jamus a ranar Laraba sun nemi Haramtacciyar Kasar Isra’ila (HKI) da ta tabbatar da “rashin tsaiko”…

Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki Bafalasdinen da ya fi kowanne dadewa a kurkukun ta
Labarai

Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki Bafalasdinen da ya fi kowanne dadewa a kurkukun ta

EditorFebruary 28, 2025

Bafalasdinen da ya fi kowanne dadewa a kurkukun Haramtacciyar Kasar Isra’ila, Nael Barghouti, wanda ya yi sama da shekaru 40…

Shugabannin larabawa sun hadu a Saudi Arabiya domin tunkarar shirin Trump
Labarai

Shugabannin larabawa sun hadu a Saudi Arabiya domin tunkarar shirin Trump

EditorFebruary 21, 2025

Shugabannin larabawa sun hadu a Saudi Arabiya domin tattaunawa a kan shirin sake gina Gaza da ke da niyyar tunkarar…

Shirin Amurka na tayar da mutanen Gaza ba zai je ko’ina ba – Khamenei
Labarai

Shirin Amurka na tayar da mutanen Gaza ba zai je ko’ina ba – Khamenei

EditorFebruary 19, 2025

Ayatollah Ali Khamenei a ranar Talata ya yi watsi da shawarar Amurka na tayar da Falasdinawa daga zirin Gaza wanda…

Kasar Sin za ta bayar da taimakon jin kai ga iyalai 60,000 da ke Gaza
Labarai

Kasar Sin za ta bayar da taimakon jin kai ga iyalai 60,000 da ke Gaza

EditorFebruary 19, 2025

Hukumar cigaban kasa-da-kasa ta kasar Sin ta bayyana cewa za ta bayar da taimakon jin kai ga iyalai 60,000 da…

Cututtuka na kara yaduwa a Gaza sakamakon karancin ruwa – Oxfam
Labarai

Cututtuka na kara yaduwa a Gaza sakamakon karancin ruwa – Oxfam

EditorFebruary 18, 2025

Kungiyar Oxfam ta yi gargadi kan kara yaduwar da cututtuka sakamakon tsananin rashin tsaftataccen ruwa ke yi a Gaza da…

Falasdinawa 369 za su fito daga kurkukun Haramtacciyar Kasar Isra’ila a ranar Asabar
Labarai

Falasdinawa 369 za su fito daga kurkukun Haramtacciyar Kasar Isra’ila a ranar Asabar

EditorFebruary 15, 2025

Haramtacciyar Kasar Isra’ila za ta sako Falasdinawa 369 da ke tsare a kurkukun ta a ranar Asabar a karkashin musayar…

Posts navigation

Older posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

CBN YA YUNƘURO: Naira ta hana Dalar Amurka numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

EditorNovember 2, 2025

Ashafa Murnai Naira ta ci kasuwar ƙarshen watan Oktoba tare da samun galabar Naira 15.33 kan Dalar Amurka, a ranar 31 ga Oktoba. Naira ta samu wannan tagomashin na Naira 15.33 a ranar Juma'a kan Dala a kasuwar 'yan canji da kuma Hada-hadar Musayar Kuɗaɗe…

Labarai

CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai Dala biliyan 1.259, domin su shigo da fetur daga waje

EditorNovember 2, 2025

Ashafa Murnai Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ƙaryata wani bauɗaɗɗen rahoton da aka ce ya sayar wa manyan dillalan mai har Dalar Amurka biliyan 1.259, domin su shigo da fetur da dangogin sa daga waje. Cikin wata sanarwar da Kakakin Yaɗa Labarai ta CBN, kuma…

Labarai

Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa

EditorNovember 2, 2025

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta karyata kalaman Shugaban Amurka, Donald J. Trump, da ya yi ikirarin cewa ana kashe Kiristoci da yawa a Najeriya, tare da kira da a sanya kasar cikin jerin kasashen da ke take hakkin addini. A cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin…

Labarai

Tinubu ya umarci sabbin hafsoshin tsaro su zama masu hazaƙa wajen yaƙar ta’addanci da barazanar tsaro

EditorOctober 31, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bukaci sabbin hafsoshin tsaro da ya nada su kasance masu samar da sabbin dabaru da jajircewa wajen tinkarar ta’addanci da barazanar tsaro da ke addabar kasar. Shugaban ya bayyana hakan ne a lokacin da yake karrama sabbin hafsoshin tsaro…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai Dala biliyan 1.259, domin su shigo da fetur daga waje

EditorNovember 2, 2025

Ashafa Murnai Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya ƙaryata wani bauɗaɗɗen rahoton da aka ce ya sayar wa manyan dillalan mai har Dalar Amurka biliyan 1.259, domin su shigo da fetur da dangogin sa daga waje.…

2
Labarai

Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa

EditorNovember 2, 2025

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta karyata kalaman Shugaban Amurka, Donald J. Trump, da ya yi ikirarin cewa ana kashe Kiristoci da yawa a Najeriya, tare da kira da a sanya kasar cikin jerin kasashen da ke…

3
Labarai

Tinubu ya umarci sabbin hafsoshin tsaro su zama masu hazaƙa wajen yaƙar ta’addanci da barazanar tsaro

EditorOctober 31, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu ya bukaci sabbin hafsoshin tsaro da ya nada su kasance masu samar da sabbin dabaru da jajircewa wajen tinkarar ta’addanci da barazanar tsaro da ke addabar kasar. Shugaban ya bayyana…

4
Labarai

SABUNTA BIRANE: An Samu Ragin Haɗurra a Zamfara Cikin Shekara Guda – FRSC

EditorOctober 30, 2025

Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta bayyana cewa adadin haɗurran mota a jihar Zamfara ya ragu da kashi 6 cikin 100 idan aka kwatanta da shekarar 2024, sakamakon aiwatar da sabbin manufofin tsare-tsare da…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

BARAU JIBRIN: THE SILENT GIANT REDEFINING LEADERSHIP IN NORTHERN NIGERIA

EditorOctober 9, 2025
Almizan English

SILENT BUT DEADLY: HOW BARAU JIBRIN OUTSHINED KWANKWASO AND DISMANTLED KWANKWASIYYA….

EditorOctober 3, 2025October 3, 2025
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
  • HIKIMAR SHIGO DA ABINCI DAGA WAJE: Yadda Tinubu ya magance tsadar abinci, ba tare da samun cikas ga Shirin Farfaɗo da Noma a Nijeriya ba
  • SHIRIN ƘARFAFA JARIN BANKUNA: CBN ya shawarci bankunan da ba su da ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
  • CBN YA YUNƘURO: Naira ta hana Dalar Amurka numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
  • CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai Dala biliyan 1.259, domin su shigo da fetur daga waje
  • Gwamnatin Najeriya ta mayar da martani kan kalaman Donald Trump na iƙirarin kisan Kiristoci a ƙasa
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.