Skip to content
Thu, Sep 18, 2025
  • About Us
  • Contact Us
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Home
  • Labarai
    • Rahoto
  • Siyasa
  • Almizan Radio
  • Almizan Epaper
  • Almizan English
  • Al’adu
  • Ilimi
  • Kimiyya
  • Rahoton Musamman
  • Tattalin Arziki
  • Tsaro

Author: ALMIZAN

Gwamnatin Tinubu za ta dawo wa NTA da FRCN da martabar su – Minista
Labarai, Rahoto

Gwamnatin Tinubu za ta dawo wa NTA da FRCN da martabar su – Minista

ALMIZANDecember 3, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, tare da Darakta-Janar na FRCN, Dakta Mohammed Bulama, da Darakta-Janar …

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya za ta fara biyan sabon tsarin albashi daga Afrilu 2024 – Minista
Rahoto

Shirin Rage Tsadar Rayuwa: Gwamnatin Tarayya za ta fara biyan sabon tsarin albashi daga Afrilu 2024 – Minista

ALMIZANDecember 2, 2023December 18, 2023

Shugaban kasa, Tinubu  Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta fara biyan ma’aikata da sabon tsarin ƙarin albashi daga ran…

Gwamnatin Tarayya za ta fito da manhajar DSO na aikin talbijin kwanan nan – Minista
Labarai, Rahoto

Gwamnatin Tarayya za ta fito da manhajar DSO na aikin talbijin kwanan nan – Minista

ALMIZANNovember 28, 2023December 18, 2023

 Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris (Na farko daga dama) Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da…

Nijeriya ta tabbatar wa Amurka da ci gaba da yin riƙo da ‘yancin ‘yan jarida
Kasashen Ketare, Labarai

Nijeriya ta tabbatar wa Amurka da ci gaba da yin riƙo da ‘yancin ‘yan jarida

ALMIZANNovember 27, 2023December 19, 2023

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…

RESOURCE FORUM KATSINA SUN GUDANAR DA TARON FAƊAKARWA AKAN ABINDA KE FARUWA A FALASƊIN.
Rahoto

RESOURCE FORUM KATSINA SUN GUDANAR DA TARON FAƊAKARWA AKAN ABINDA KE FARUWA A FALASƊIN.

ALMIZANNovember 26, 2023December 18, 2023

Daga:- Muhammad Ali Hafizy. A ranar Asabar 25/11/2023 ne,  ’yanuwa Musulmi almajiran Shaikh Ibrahim Zakzaky (H) “Resource Forum” na yankin…

Minista Alake na cimma nasarori wajen sauya fasalin sashen ma’adinai, inji Idris
Labarai, Rahoto

Minista Alake na cimma nasarori wajen sauya fasalin sashen ma’adinai, inji Idris

ALMIZANNovember 24, 2023December 18, 2023

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris (a dama), tare da Ministan Ma’adinai, Mista Henry Dele Alake,…

SHARI’AR ZAƁEN GWAMNAN ZAMFARA: ‘Ko gobe a ja daga, ba mu tsoron yin gaba-da-gaba da zaɓen ‘inkwankilusib’ – Gwamna
Siyasa

SHARI’AR ZAƁEN GWAMNAN ZAMFARA: ‘Ko gobe a ja daga, ba mu tsoron yin gaba-da-gaba da zaɓen ‘inkwankilusib’ – Gwamna

ALMIZANNovember 21, 2023December 18, 2023

Gwamna Dauda Lawal na Jihar Zamfara Gwamna Dauda Lawal na Jihar Zamfara ya bayyana cewa ko kaɗan jam’iyyar PDP a…

Haƙƙin Ayyana Makoma Da Ƙarfin Bindiga A Ƙarƙashin Dokokin Ƙasa Da Ƙasa
Rahoto

Haƙƙin Ayyana Makoma Da Ƙarfin Bindiga A Ƙarƙashin Dokokin Ƙasa Da Ƙasa

ALMIZANNovember 20, 2023December 18, 2023

Daga Mujtaba Adam 19/10/2023  “ Kaicon wannan zamani da ake buƙatar sai an kawo hujjojin da za a kare haƙƙin…

Taron editoci: Tinubu na so a riƙa yaɗa kyawawan labarai don jawo zuba jari a Nijeriya
Labarai, Rahoto

Taron editoci: Tinubu na so a riƙa yaɗa kyawawan labarai don jawo zuba jari a Nijeriya

ALMIZANNovember 17, 2023December 19, 2023

Alhaji Mohammed Idris ya na gabatar da jawabin Shugaba Tinubu a wajen Babban Taron Kungiyar Editocin Nijeriya (NGE) Shugaba Bola…

Muzaharar goyon bayan Palasdinawa: ‘Yansanda sun kashe 2 a Kaduna
Rahoto

Muzaharar goyon bayan Palasdinawa: ‘Yansanda sun kashe 2 a Kaduna

ALMIZANNovember 16, 2023December 19, 2023

Shahid Sidi Anas Ya zuwa lokacin hada wannan rahoto, an tabbatar da cewa rundunar ’yansanda ta jihar Kaduna ta kashe…

Posts navigation

Newer posts
  • Popular Post
  • Labarai
Al'adu, Labarai, Labarai, Rahoto

Ministan Yaɗa Labarai na so ‘yan sanda su rungumi Yarjejeniyar Ɗa’a ta Ƙasa

EditorNovember 19, 2024

Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya buƙaci Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya (NPF) da ta rungumi Yarjejeniyar Ɗa'a ta Ƙasa. Ya bayyana cewa rungumar ƙa’idojin Yarjejeniyar zai inganta kallo da fahimtar da jama'a suke yi wa rundunar. Sanarwar da Mataimaki na…

Labarai, Labarai, Rahoto, Siyasa, Tattalin Arziki

Taron Editoci: Tinubu ya ce tattalin arzikin Nijeriya yana farfaɗowa sannu a hankali

EditorNovember 9, 2024

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa sannu a hankali tattalin arzikin Nijeriya na farfaɗowa, yana mai alaƙanta cigaban da aka samu da sauye-sauyen da gwamnatin sa ke aiwatarwa a sassa daban-daban. Shugaban ya bayyana haka ne a garin Yenagoa na Jihar Bayelsa a ranar…

Al'adu, Ilimi, Labarai, Labarai, Rahoto

An Yi Bikin Kaddamar Da Makarantar Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science A Kano

Haruna YakunuMarch 9, 2024

An yi bikin kaddamar da Cibiyar kimiyyar Musulunci wacce aka fi sani da Khatamul Anbiya Institute of Islamic Science dake garin Kano. Bikin kaddamarwar ya gudana ne a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2024, a harabar makarantar dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.…

Rahoto

Yadda za ka kare kan ka daga cutukan da yanayin sanyi ke haifarwa

EditorDecember 22, 2023

Yayin da lokacin sanyi ke kunno kai a sassan kasashen Afrika ta Yamma, masana harkokin lafiya sun fara gargaɗi kan irin tsananin yanayinsa wanda ake alakantawa da sauyin yanayi. Akan samu ɓullar waɗansu cutuka da kan addabi mutane a irin wannan yanayi da kan zo…

Labarai

Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Kwastan ta Najeriya (NCS) ta bayyana cewa ta karɓi umarnin Ma’aikatar Kudi na dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su wato Free-on-Board (FOB) da aka ɗora kan kayayyakin da ake shigo da…

Labarai

Farashin kayan masarufi na ci gaba da sauka a Najeriya – Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS)

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ya sauka zuwa kashi 20.12 cikin ɗari a watan Agusta 2025. A cikin rahoton da hukumar ta fitar kan Consumer Price Index (CPI) da hauhawar farashin kaya na watan Agusta, ta bayyana cewa…

Labarai

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da kudin harajin kwastam na kashi 4% kan Kayan da ake shigo da su Najeriya

EditorSeptember 17, 2025

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dakatar da aiwatar da kudin harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su ( Free on Board [FOB]) da Hukumar Kwastam ta sanya a kan kayayyakin da ake shigo da su ƙasar.…

Labarai

Za A Fassara Kasafin Kuɗaɗe Zuwa Hausa Da Wasu Harsunan Najeriya -Yakubu

EditorSeptember 14, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana cewa ana kan shirye-shiryen fassara bayanan kasafin kuɗaɗe na 2025 zuwa harsunan cikin gida. Yakubu ya bayyana haka a da yake bayani kan kasafin kuɗaɗe, wurin taron masu ruwa da tsaki…

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
Trending Posts
1
Labarai

Farashin kayan masarufi na ci gaba da sauka a Najeriya – Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS)

EditorSeptember 17, 2025

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ya sauka zuwa kashi 20.12 cikin ɗari a watan Agusta 2025. A cikin rahoton da hukumar ta fitar kan Consumer Price Index (CPI)…

2
Labarai

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da kudin harajin kwastam na kashi 4% kan Kayan da ake shigo da su Najeriya

EditorSeptember 17, 2025

Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta dakatar da aiwatar da kudin harajin kashi 4% na Farashin kaya kafin ɗauko su daga ƙasar da aka samo su ( Free on Board [FOB]) da Hukumar Kwastam ta…

3
Labarai

Za A Fassara Kasafin Kuɗaɗe Zuwa Hausa Da Wasu Harsunan Najeriya -Yakubu

EditorSeptember 14, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗen Tarayya, Tanimu Yakubu, ya bayyana cewa ana kan shirye-shiryen fassara bayanan kasafin kuɗaɗe na 2025 zuwa harsunan cikin gida. Yakubu ya bayyana haka a da yake…

4
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Aiki Da Kasafin 2025 Cikin Satumba -Yakubu

EditorSeptember 14, 2025

Ashafa Murnai Barkiya Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za a fara aiki da kasafin 2025 a cikin watan Satumba. Babban Darakta na Ofishin Kasafin Kuɗaɗe na Tarayya, Tanimu Yakubu ne ya tabbatar da haka, yana…

ALMIZAN NEWSPAPER
A Hausa Newspaper for the Hausa-speaking people in Nigeria and the diaspora. An organ of the Islamic Movement in Nigeria.
Social Trends
Almizan English

Family alleges negligence in woman’s death after child birth at AKTH

EditorJune 24, 2025
Almizan English

Transform Your Ramadan with the book: 30 Days of Spiritual Reflection: A Journey Through Ramadan

EditorMarch 16, 2025
Almizan English

A Tale of Two Contrasting Books: Babangida: A Journey in Service and Master Your Life @30

EditorMarch 9, 2025
  • Shugaba Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-baci a Jihar Rivers
  • Gwamnatin Tarayya ta fara aikin samar da wutar lantarki daga hasken rana a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano
  • Hukumar Kwastan ta Najeriya ta dakatar da aiwatar da harajin kashi 4% na kayan da ake shigo da su bisa umarnin Ma’aikatar Kudi
  • Farashin kayan masarufi na ci gaba da sauka a Najeriya – Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS)
  • Gwamnatin Tarayya ta dakatar da kudin harajin kwastam na kashi 4% kan Kayan da ake shigo da su Najeriya
Copyright © 2025 ALMIZAN -Since 1991 | Fair News by Ascendoor | Powered by WordPress.