Gwamnatin Tinubu za ta dawo wa NTA da FRCN da martabar su – Minista
Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, tare da Darakta-Janar na FRCN, Dakta Mohammed Bulama, da Darakta-Janar na NTA, Malam Salihu Abdulhamid Dembos, da sauran jami’ai a lokacin da ministan ya kai ziyarar aiki a NTA da FRCN Kaduna a ranar Juma’a Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris,…
