Falasdinawa za su iya samar da kasar kansu a cikin Saudi Arabiya – Netanyahu
Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila (HKI), Benjamin Netanyahu, ya sake harzuka mutane bayan shawarar da ya bayar cewa Saudi Arabiya ta…
A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.
Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila (HKI), Benjamin Netanyahu, ya sake harzuka mutane bayan shawarar da ya bayar cewa Saudi Arabiya ta…
Mai magana da yawun kungiyar Hamas, Abdul Latif al-Kanou, ya bayyana cewa an fara tattaunawa kan yarjejeniyar tsagaita wuta kashi…
Daga Abubakar Musa Kasashe kawayen kasar Amurka da wadanda ba kawayenta ba take sun yi watsi da shawarar shugaban kasar…
Daga Abubakar Musa Ministan tsaron haramtacciyar kasar Isra’ila, Israel Katz, ya bayar da umarni ga sojojin na HKI da su…
Daga Abubakar Musa Gwamnatin Isra’ila ta amince da yarjejeniyar tsagaita wuta da kuma matsayar musayar fursunoni da Hamas a awowin…
A daren jiya, sojojin Isra’ila sun kai hare-hare mafi muni a tarihin rundunar saman Isra’ila cikin Siriya, bayan faduwar gwamnatin…
Daga Nasir Isa Ali Dakarun Hizbullah da ke kudancin Lebanon sun sami nasarar kashe wani tsohon Bayahude da ya dade…
Kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) ta sanar a ranar Alhamis cewa ta bayar da sammacin kame…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci a kawo ƙarshen hare-haren ƙare-dangin da ƙasar Isra’ila take yi wa Zirin Gaza,…
Hoto: Francesca Albanese, mai rahoto ta musamman ta majalisar dinkin duniya a kan halin da hakkin dan Adam ke ciki…