Skip to content
December 24, 2025
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
December 2025
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
293031  
« Nov    
  • Home
  • Isra’ila
  • Page 2

Tag: Isra’ila

  • Labarai

Yaki zai dawo a Gaza in Hamas ta kasa sakin wadanda ta yi garkuwa da su zuwa ranar Asabar – Netanyahu

Editor11 months ago03 mins

Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya yi gargadin yaki zai dawo a Gaza in Hamas ba ta saki ‘yan HKI da ta yi garkuwa da su ba zuwa ranar Asabar. Kamar yadda Nigerian Tribune ta ruwaito, kalaman na shi na zuwa ne bayan Hamas ta bayyana a ranar Litinin cewa ba za ta saki…

Read More
  • Labarai

“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki

Editor11 months ago03 mins

Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar yadda ya ke a cikin wani rahoto na kafar watsa labaru ta Press TV, Ibrahim…

Read More
  • Labarai

“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Isra’ila ta saki

Editor11 months ago03 mins

Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar yadda ya ke a cikin wani rahoto na kafar watsa labaru ta Press TV, Ibrahim…

Read More
  • Labarai

Falasdinawa za su iya samar da kasar kansu a cikin Saudi Arabiya – Netanyahu

Editor11 months ago11 months ago04 mins

Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila (HKI), Benjamin Netanyahu, ya sake harzuka mutane bayan shawarar da ya bayar cewa Saudi Arabiya ta samar da kasa domin jama’ar Falasdinu. Kamar yadda ya ke a cikin wani rahoto na kafar watsa labaru ta Press TV, Netanyahu ya bayyana haka ne a cikin wata hira da ya yi da wani…

Read More
  • Labarai

An fara tattaunawa dangane da tsagaita wuta kashi na biyu – Hamas

Editor11 months ago11 months ago02 mins

Mai magana da yawun kungiyar Hamas, Abdul Latif al-Kanou, ya bayyana cewa an fara tattaunawa kan yarjejeniyar tsagaita wuta kashi na biyu. Kamar yadda ya ke a wani rahoto na kafar watsa labaru ta The New Arab, yarjejeniyar tsagaita wuta ta farko a tsakanin Hamas da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta fara aiki ne a ranar…

Read More
  • Labarai

Kasashen da ke kawance da Amurka sun yi watsi da shawarar Trump na “mallakar Gaza”

Editor11 months ago03 mins

Daga Abubakar Musa Kasashe kawayen kasar Amurka da wadanda ba kawayenta ba take sun yi watsi da shawarar shugaban kasar Amurka Donald Trump wadda ke cike da takaddama na mallakar Gaza bayan tayar da bakidaya al’ummar yankin; tare kuma da haifar da Allah wadai daga fadin duniya. Kamar yadda kafar watsa labaru ta Press TV…

Read More
  • Labarai

Haramtacciyar kasar Isra’ila ta umarci sojojin ta su fara shirin fitar da Falasdinawa daga Gaza

Editor11 months ago11 months ago02 mins

Daga Abubakar Musa Ministan tsaron haramtacciyar kasar Isra’ila, Israel Katz, ya bayar da umarni ga sojojin na HKI da su fara shirin fitar da Falasdinawa daga Gaza “ba tare da tursasawa ba,” inda hakan ke nuni da amfani da kalaman Trump na cewa yana da niyyar kasancewa “mai iko” da yankin. “Na bayar da umarni…

Read More
  • Labarai

Gwamnatin Isra’ila ta amince da tsagaita wuta da Hamas

Editor11 months ago03 mins

Daga Abubakar Musa Gwamnatin Isra’ila ta amince da yarjejeniyar tsagaita wuta da kuma matsayar musayar fursunoni da Hamas a awowin farko na safiyar ranar Asabar, wanda hakan ke nuni da cire wani shamaki domin samar da sauki ga zirin Gaza da yaki ya yiwa illa. Kamar yadda kafar watsa labaru ta The New Arab ta…

Read More
  • Labarai

Isra’ila na cin karenta ba babbaka a Siriya, bayan faduwar Asad

Editor1 year ago01 mins

A daren jiya, sojojin Isra’ila sun kai hare-hare mafi muni a tarihin rundunar saman Isra’ila cikin Siriya, bayan faduwar gwamnatin Bashir Al-Asad a makon jiya. Abin da kafafen watsa labarun Isra’ila suka fada ke nan. -Sun Rusa da kona dukkanin jiragen sama na yaki da Siriya take da su. Sun Rusa da kone kusan mafi…

Read More
  • Labarai

An sheke wani sojan Isra’ila ‘mai ran karfe’ a Lebanon

Editor1 year ago02 mins

Daga Nasir Isa Ali Dakarun Hizbullah da ke kudancin Lebanon sun sami nasarar kashe wani tsohon Bayahude da ya dade yana yin ta’adda ga al’ummar musulmin yankin, sailin da ya shiga cikin wasu rundunar sojan mamaya a tsakiyar makon nan. Ashe shi wannan tsohon bayahude Dan Shekara 71 a duniya Mai suna Zeer Ehrlich Jabo…

Read More
  • 1
  • 2
  • 3

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2025. Powered By BlazeThemes.