Suna shirin kama ni, su tsare ni – El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya koka kan yiwuwar kama shi da tsare shi. Kamar yadda Daily Post ta ruwaito, El-Rufai ya bayyana cewa ya ji rade-radin yiwuwar kama shi amma sai ya bayyana cewa ba ya da niyyar…
Yaki zai dawo a Gaza in Hamas ta kasa sakin wadanda ta yi garkuwa da su zuwa ranar Asabar – Netanyahu
Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya yi gargadin yaki zai dawo a Gaza in Hamas ba ta saki ‘yan HKI da ta yi garkuwa da su ba zuwa ranar Asabar. Kamar yadda Nigerian Tribune ta ruwaito, kalaman na shi…
Gwamnatin Tarayya na ɗaukar matakai don rage farashin abinci ta hanyar zuba jari a noma – Ministan Yaɗa Labarai
Gwamnatin Tarayya ta jaddada ƙudirin ta na rage farashin kayan abinci ta hanyar zuba jari mai yawa a fannin noma. Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ne ya bayyana hakan a ranar Talata a Abuja yayin…
Iran za ta kaddamar da makami mai linzami mai nisan kilomita 2000
Shugaban rundunar kare Juyin-juya halin Musulunci na Iran (IRGC) bangaren sojojin ruwa ya bayyana cewa Iran na gaf da kaddamar da makami mai linzami wanda aka kera a Iran mai nisan kilomita 2000 (mil 1,242), wanda hakan zai kara karfi…
“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki
Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar…
“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki
Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar…
“An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45”: Bafalasdinen da Isra’ila ta saki
Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar…
‘An rufe idona tare da daure ni tsawon kwanaki 45″: Bafalasdinen da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki
Wani Bafalasdine wanda yana daya daga cikin ‘yan kurkuku da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta saki a ranar Asabar a wani bangare na yarjejeniyar tsagaita wuta ya bayyana irin halin gallazawa da ya samu kansa a hannun kasar ta mamaya. Kamar…
Gidauniyar USFAH za ta samar da ayyuka ga matasa 50 zuwa shekarar 2027
Gidauniyar USFAH ta gudanar ta taron bayar da fom din jarabawar shiga jami’a wato JAMB kyauta ga matasa har 200 wadanda suka fito daga mazabu 11 na karamar hukumar Sabon Gari da ke jihar Kaduna a ranar 9 ga watan…
Jihar Kebbi za ta dauki nauyin aurar da mutane 300
Gwamnatin jihar Kebbi ta bayyana shirinta na daukar nauyin aurar da mutane 300 a jihar. Kamar yadda ya ke a cikin wani rahoton Sahara Reporters, bukin auren an shirya za a yi shine a ranar 27 ga watan Fabrairu. Shirin,…









