Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Horar Da Masana Motoci A Gusau, Ta Horar Da Matasa 100 Kan Fasahar Sarrafa Na’urori

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Horar Da Masana Motoci A Gusau, Ta Horar Da Matasa 100 Kan Fasahar Sarrafa Na’urori Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta ƙaddamar da sabuwar Cibiyar Ƙira da Bunƙasa Masana’antar Motoci ta Ƙasa a Gusau, babban birnin Jihar Zamfara, tare da horar da matasa 100 kan fasahar sarrafa na’urori ta zamani, domin…

Read More

Gwamnatin Tarayya ta ba da hutu ranar Juma’a domin bikin shekaru 27 na cigaban dimokuraɗiyya ba tare da katsewa ba

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu ga ma’aikata domin bikin cika shekaru 27 da Nijeriya take gudanar da mulkin dimokiraɗiyya ba tare da katsewa ba. Babbar Sakatare a Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida, Magdalene Ajani, ita ta bayyana haka cikin takardar manema labarai da ta rattaba wa hannu a ranar Alhamis a…

Read More