Skip to content
June 21, 2026
Newsletter
Random News
ALMIZAN -Since 1991

ALMIZAN -Since 1991

A Hausa Newspaper for the Hausa speaking people in Nigeria and diaspora.

  • Almizan Epaper
  • Almizan Radio
  • Almizan English
  • Labarai
    • Rahoto
  • Kasashen Ketare
  • Ilimi
  • Kimiyya
June 2026
M T W T F S S
1234567
891011121314
15161718192021
22232425262728
2930  
« May    
  • Home
  • 2026
  • June
  • 14

Day: June 14, 2026

  • Labarai

Jakadan Nijeriya Ya Bayyana Inda Kuɗaɗen Da Shugaba Tinubu Ya Ceto Daga Cire Tallafin Mai Suke Tafiya

Editor1 week ago1 week ago07 mins

Tsohon mai ba shugaban ƙasa shawara kuma Jakaden Nijeriya da aka naɗa zuwa ƙasar Meziko, Mista Reno Omokri, ya bayyana muhimman fannoni da ake zuba kuɗaɗen da aka samu sakamakon cire tallafin man fetur da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi. A cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafukan soshiyal midiya, Omokri ya ce…

Read More
  • Labarai

Tinubu Ya Nuna Alhini Kan Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa

Editor1 week ago1 week ago03 mins

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu garkuwa da mutane a Jihar Katsina. A cikin wata sanarwa da Fadar Shugaban Ƙasa ta fitar, Tinubu ya ce ya kadu da labarin rasuwar tsohon jami’in sojin, wanda ya yi…

Read More

Categories

  • Al'adu
  • Almizan English
  • Ilimi
  • Kasashen Ketare
  • Kimiyya
  • Labarai
  • Labarai
  • Rahoto
  • Siyasa
  • Tattalin Arziki
  • Facebook
  • X
  • Instagram
  • YouTube
(c) ALMIZAN Newspaper - Design by Massnoor Media Services - 2026. Powered By BlazeThemes.