Ranar Dimokiraɗiyya ta 2026: Tinubu yana gina ƙwaƙƙwarar Nijeriya, ta kowa da kowa – Minista
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ƙudiri aniyar gina Nijeriya mai ƙwari, wadda ta haɗa kowa da kowa, kuma mai wadata, inji Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris. Ya faɗi haka ne a ranar Talata a Abuja a wurin taron manema labarai da aka shirya a matsayin wani ɓangare na bukukuwan Ranar…
