Gwamnatin Tarayya ta Raba Buhunan Taki 100,800 ga Manoma 25,200 a Arewa maso Yamma
Gwamnatin Tarayya ta ƙarƙashin Asusun Bunƙasa Noma na Ƙasa (NADF) ta ƙaddamar da kashi na farko na Shirin Tallafin Kayan Aikin Noma (FISP) a yankin Arewa maso Yamma, inda aka raba buhunan taki 100,800 ga ƙananan manoma 25,200 a jihohin Katsina, Kano, Kaduna, Kebbi da Jigawa. Da yake jawabi a wajen ƙaddamar da shirin a…
